Posts

Showing posts from October 9, 2016

KWALELE

Image
KA GANI! KA GANI!! KWALELEN KA!!! ............................... Jabiru wani matashin magidanci ne mai mata biyu Jamila da Safina da diyarsa kwara daya Baby Sady. Rayuwa tana masu dadi, Jabiru indai wajen cin durin matansa ne, to gwani ne shi. Watarana kawai sai matan nan suka nemi Jabiru ya siya masu kayan anko na zuwa biki kusan naira dubu dari. Shi kuma maigida yace ai Buhariyya ake, don haka ba kudi. Su ko mata sun kula Jabiru bazai iya kwana ba cin duri ba, sai kawai suka tafi yajin aikin cin duri tsakaninsu da Jabiru. Daga yajin aiki kuma sai suka fara yi masa kwalele ta hanyar saka matsatsun kaya suna yin abubuwa masu tayar da sha'awa gabansa. Daya kawo cafka sai su hana. Shin yaya za a kwashe tsakanin Jabiru da Jamila da Safina? Zai ci durin kuwa? Zasu samu ankon kuwa? Komai na cikin labarin KWALELEN KA. ................. KADAN DAGA CIKI •••••••••••••••• ****************** Tunda safe Jabiru ya fito daga dakinsa ya dawo falo ya kwanta. Yana nan zaune sai

DASKIN DARIDI

'DASKIN 'DARIDI ................... Luba yar marainiya, ba gatan uwa bana uba. Kullum sai azabtarwa da wahala a hannun Inna Marka da Malam Ado tare diyarsu Lami. Ga kuma Lami yar gaban goshin Inna Marka, yarinya yar gata mara kunya. Babu abunda ta nema ta rasa. Sai dai in bata ce tana so ba. Ga iya raba ma smaarin kauye duri. Yarima dan Sarki jikan Sarki. Yaro dan gata, dan gaban goshin Sarki. Sai dai kash! Yarima duk ya addabi yan matan fada da cin duri. Duk yabi matan bayi, da kuyang ya cinye. Kullum aikinsa kenan cin duri. Sarki ya gaji da wannan hali na Yarima, yace ya fitar da mata ayi masa aure, yanda zai dinga cin durin halal bana haram ba. To Yarima fa yafi son ya dinga barbara wajen matan fada. Don haka sai yace bazai taba aure ba har sai an samu budurwar da zata iya fada masa asalin sunan sa na yanka. Sarki bai jira komai ba ya saka gasa a garin, duk yarinyar da ta fadi sunan Yarima na yanka zata zama gimbiyar gari, ita Yarima zai aure ko yaso ko yaki. Toh f