Posts

Showing posts from January 28, 2018

DAKIN USTAZAI

DAKIN USTAZAI ••••••••••••••• "Wayyo na shiga uku!" Basma ta fada tare da jingina da bangon hostel din. Wasu hawaye masu dumi suka kwaranyo kan fuskar ta. Ta cigaba da cewa, "Yanzu ya zan yi kenan, banda kowa a garin nan Malama a taimaka min da daki, ko mu goma ne zan iya zama. Malama Zainab me bada dakin hostel na mata tace, "Sai dai fa kiyi hakuri, kin makara. Babu dakin daya rage na haya duk jami'ar nan. Sai dai kawai ki koma cikin gari in kina da yan'uwa ki zauna dasu wannan shekarar." Basma ta fashe da kuka tace, "na rantse maki Malama banda kowa. Daga Taraba state nake, banda kowa a garin Sokoto, ko kawaye ban dasu anan balle yan'uwa." Malama Zainab taji tausayin Basma sosai. Tace, "akwai inda zan iya kwatanta maki suna bada hayar daki a kusa da nan. Bayan makaranta gidan hayar yake. Amma naga kamar bai kamace ki bane dan naga alamun ks ustaziya ce. Gidan a hade yake maza da mata." Basma tace, &q

DAN AUTAN HAJIYA

Image
DAN AUTAN HAJIYA ••••••••••••••••••••••••••• Kwance yake ya hangame baki, yawu na dalalowa daga cikin bakin sa zuwa kuncin sa, har kan shimfidar nan. Zubar yawun nan bai hana masa tande harshe ba tare da murmushin jindadin mafarkin da yake yi. Ba mafarkin komai yake ba, illa wata ta'asa da yayi kwanakin baya. Lalatar da ya aikato tayi masa dadi, shi yasa duk in ya kwanta bacci sai yayi mafarkin abun da ya aikata, sai kuga yana murmushin jindadi abunsa. Cikin baccin nan yake motsi da kugunsa yana soka ma iska gwatso yana cewa, "Asshhhh! Wayyyooo dadi! Lami durin ki dadi! Gaskiya Tanko ya min wayau! Wasshhhh Lami uwar dadi!" Hajiya ce ta shigo dakin ranta a bace, hannun ta rike da tabarya. Taga Sallau ya hangame baki yana zuba sambatun nan. Ga burar sa ta mike tsangalgal cikin wando, har wani zillo take kamar zata fito. Hajiya ta auna burar nan da tabarya ta rafka masa bugu, "KWAB!" akan kaciyar sa.  Ayya sa! Sallau ya tashi a firg