DAN AUTAN HAJIYA


DAN AUTAN HAJIYA

•••••••••••••••••••••••••••

Kwance yake ya hangame baki, yawu na dalalowa daga cikin bakin sa zuwa kuncin sa, har kan shimfidar nan. Zubar yawun nan bai hana masa tande harshe ba tare da murmushin jindadin mafarkin da yake yi. Ba mafarkin komai yake ba, illa wata ta'asa da yayi kwanakin baya. Lalatar da ya aikato tayi masa dadi, shi yasa duk in ya kwanta bacci sai yayi mafarkin abun da ya aikata, sai kuga yana murmushin jindadi abunsa.


Cikin baccin nan yake motsi da kugunsa yana soka ma iska gwatso yana cewa, "Asshhhh! Wayyyooo dadi! Lami durin ki dadi! Gaskiya Tanko ya min wayau! Wasshhhh Lami uwar dadi!"


Hajiya ce ta shigo dakin ranta a bace, hannun ta rike da tabarya. Taga Sallau ya hangame baki yana zuba sambatun nan. Ga burar sa ta mike tsangalgal cikin wando, har wani zillo take kamar zata fito. Hajiya ta auna burar nan da tabarya ta rafka masa bugu, "KWAB!" akan kaciyar sa. 



Ayya sa! Sallau ya tashi a firgice tare da dafe kaciyarsa gami da zuba wani uban ihu mai firgita duk wanda yaji, "Wayyyyooooo burana!" Sallau yaga Hajiya tsaye akan sa, ya fashe da kuka tare da cewa, "Wayyoo Hajiya kin kashe ni, bura ba abun wasa bace Hajiya!"



Hajiya ta kara daga tabaryar nan zata sake rafka masa, Sallau ya tashi a dudduke yana rike da kaciyarsa yayi waje da gudu. Duk da hakan sai da ta samu nasarar lafta masa tabaryar a gadon baya. Sallau ya fadi kasa a dungure, bakin sa ya fashe, sannan yayi kundunbala ya kara tashi yana kuka, jini na zuba a bakin sa sannan yana sosa bayan sa, ga hannun sa kuwa akan burarsa ya dafe tana masa zafi kamar an fasa masa golaye. 




Hajiya ta jawo jakar ledar dake cikin dakin, wadda ke kunshe da kayan Sallau. Ta fito tsakar gidan rungume da ledar, ga tabaryar nan da dayan hannunta. Suna cin karo da Sallau tsugunne yana kukan nan yana dafe bura, Hajiya ta sake jinjina tabaryar zata sake buga masa. Yanzu kam Sallau yasan babu wasa, rafka masa zata yi. Sai ya ranta a guje yana dafe kaciya, yayi kofar gida. Yayin da Hajiya tabi bayan sa cikin sauri, tana rike da ledar kayan ga tabarya a hannu. 




Suna fita waje suka ci karo da dandazon jama'a a kofar gidan, ihun da Sallau ya rufsa dazu shi ya tattaro masu jama'ar nan. Domin ihu ne mai ban tsoro sosai. Suna kofar gidan ana tunanin wa zai fara shiga, sai suka ga Sallau a dudduke yana gudu, hannnunsa na kan mara yana sosa kaciya. Ya fito a guje bakin sa duk jini yana kuka tare da cewa, "zata kashe ni!"



Jama'a suka rirrike Sallau suna cewa ya haka Sallau dan autan Hajiya, domin kirarinsa kenan. Hajiya tana fitowa kofar gidan nan ta jefo ledar kayan sa, tana huci ranta a bace, ga idonta nan jazur, alamu tasha kuka. 

Tace, "ni dai Hajiya bazan taba yafe maka ba, daga yau na sallama ka Sallau, dama nice ke tsaya maka, duniya kowa ya tsaneni saboda kai. To yau dan uban ka ka shiga duniya, baza ka kara zauna min a gida ba. Kaje can kaga in halin ka zai tsirar da kai."

Malam Ado makwafcin su na jin haka yace, "haba Hajiya, baza ayi haka ba, ai hannun ka baya rubewa ka yanke. Koma menene Sallau ya aikata ai sai a rangwanta masa, dan auta ne fa."

Hajiya tace, "to ni yau na yanke nawa hannun na yar, kaga Ado ina jin kunyar ka, babu ruwan ka da zancen nan. Ba nan Sallau yayi ma diyar ka ciki ba amma na tsaya masa, to ka fita zance..............

TO ME SALLAU YAYI MA HAJIYAR SA NE? 
KU NEMI LITTAFIN DANAUTAN HAJIYA DOMIN JIN LABARIN SALLAU DAN AUTA. 




Nectar Boy

Cikakken littafin yana Okadabooks application na wayar android.

Domin samun labarai daga Taskar Nectar Boy sai ku hau website dina ta hanyar danna blue rubutun nan na kasa:

nectarboyblog.blogspot.com

Domin karin bayani akan Okadabooks ana iya tuntuba na ta whatsapp @ 08169067723

BANA TURA LABARI A WHATSAPP
BANA SA MUTANE A GROUP
BANA HADA ALAKA TSAKANIN MUTANE
BAYANIN OKADABOOKS KAWAI NAKE

Comments

Zafaffan Labarun Nectar Boy

YAR TALLA COMPLETE

YAN MADIGO

YAR TALLA COMPLETE 1-7

KWARTAYEN ALHAJI

,CIN BABA NA

FADILA DA FATI

ANTY MAI RUWA

GIDAN MALAM

MAKARANTAR BODIN 1

MATAR ALHAJI DA YAR'SA