MAKWABCIYA 1

MAKWABCIYA


Zaune nake a kofar gida, na dau wankan yamma, ga gilashi na dora, na saka earpiece a kunne ina sauraren waqa. Na zauna inata rubuta wasikar jaki.
"Kai wannan zaman banza ina amfanin shi, mutum sai dai yaci gayu yazo yai zaune ba sana'a, bako kwandala, kona mashin ma ka samu ka shiga gari ya gagara. Ina ma ace yanzu zan tsinci wasu kudi masu yan kauri haka, haba da wazai ganni ma balle yan sa idon unguwa irinsu Malam Ya'u su dinga mana yan harare harare. Ai da zan samu wasu yan kudi yanzu barin garin ma zanyi, inje can wani garin in fara kasuwanci, inci me kyau insha me kyau kuma in saka sutura ta girma. Hmm ga kuma bayanin mata, idan kudi suka kwanta man ai wadda zanci yau daban ta gobe daban. Haba in ma na samu kudin kafin in bar garin nan, diyar Malam Ya'u zan fara ci, yanda yasa man ido, kullum kallon banza sai tsegumi, ga diyar shi ta kawo balaga, nonuwanta tsaitsaye in tana tafiya har wani gantsare kirji take tana rausaya duwawu. Idan na samu wasu kudi, na fara sai mata yan abubuwan sace zuciya, idan zata je shago in bita in biya kudin kayan. A haka har in samu ta amince dani, idan goggo bata gida in shigo da ita. Wai wai wane irin ci zan mata ma? Dan so nake in mata cin kaca kaca, in mata cin ramuwar gayya ta hararar da ubanta ke man. Aiko idan na kwantar da ita na fara lunquma mata bura sai ta fara tafiya a karkace zan kyale ta".

Nayi nisa cikin wasikar jaki sai naji odar mota, na dago kai naga motar nan kirar Peugeot 206 tsaye gabana. Muka hada ido da direbar motar, na kalli fuskar nan kamar ita aka ba pensir ta zana kanta saboda kyau, idanuwan nan kamar kwayayen fitila wajen haske, ga hanci ko yar india albarka, baki kuwa wai! Sunan wata waqa da nake saurare wai ita sexy mama, leben nan yasha janbaki sai sheqi yake. Da yake a zaune take iya abinda na samu damar ganowa kenan a jikin Safiyya matar honourable.

Na shafa'a cikin zayyano suffar ta a yayin data qara man wani hon din. Nayi sauri na qarasa inda take, muka gaisa, tace "Faisal tunanin me kake ne haka" "kin san lamarin duniya, kawai dai yan tunane tunane ne hajiya" na amsa. Tayi murmushi naga fararen haqoran nan nata farare sol kamar madara, ta miqo man wata leda, na amsa cike da murna ina cewa a raina yaufa akwai shagali, harda tsaraba aka man, dama kwadai nake ji kuwa, sai naji tace "kaba Goggo wannan, kace mata a tankade man garin sosai domin zan buqace shi zuwa gobe" bata jira amsata ba kawai ta zuge gilashin motar ta, tayi gaba ta barni da qurar mota. Hmm kudi dai in baka dasu zaka ga abubuwa, nace a raina yayinda na juya na nufi hanyar gida.

Safiyya matar wani dan siyasa ce anan unguwar mu, makwabtaka ta hada mu, sai yan aikace aikace in sun kama wanda Goggona ke taya ta yi. Matar ta hadu akwai kyau, sai dai jan aji, idan har ba wata magana take da buqatar yi da mutum ba, to yana ma iya gaisheta taqi amsawa kawai ta dage kai ta wuce. Koda yake banga laifinta ba, kudi ne dai kam maigidanta akwai su ba laifi, dan gidansu yafi na kowa girma a unguwar ma duk da honourable din bai kyauta mata a yanda nake jin labari. Tunda yayi wata sabuwar amarya, sai ya dauki amarya su fita qasar waje suyi watanni da sunan business yake yi. Ita kuma a barta gida gashi ko haihuwa ma bata samu ba.

Na dade ina kallon matar honourable ina mamaki yanda yake tsallake wannan chakwala dadin saboda wata kucaka, domin amaryar babu abinda zata nuna ma Safiyya in banda yarinta. Ni kam Safiyya burgeni take dan har mafarkin ina cinta nake, na tuna mafarkin da nayi jiya;
Safiyya ce kwance qafafun ta a sama suna kallon silin, nonuwanta na sama suna qasa, yayin da nake ta sukuwa cikin gindinta, har qara karkacewa nake ina ta soka mata bura, ina lumshe idanu, ita ko nishi kawai take tana cewa "wash! Faisal ci ni da qarfi, qara tura man burar ka ciki sosai, ni ko dagewa nake inata hankada mata burar. Can naji na tafi duniyar su gidan dadi, sai gani na cika mata gindi tab! Da ruwa. Ina tunano mafarkin da nayi jiya har na isa gida, na isar da saqo wajen Goggo na fito na koma inda na fito, wato masana'antar zaman kashe wando.

....
Wash! Da karfi Faisal, ayyah! Faisal zaka fasa man gindi, oh! Faisal burar ka dadi. Haka na cigaba da antaya mata bura tana sambatu, yayin da nake ta gurnani ina cicijewa ina tunkuda burata cikin gindin Safiyya Honourable.

Irin video din nan da nake gani, inda mace take ma namiji goho, ya tsaya saitin duwawun ta yana soka mata bura cikin gindi, haka Safiyya tayi man nima. Tayi goho sai sambatu take, ni kau sai soka mata bura nake ta baya ina makyarkyatar dadi. Sai dai in rankwafo bisa bayanta insa hannu in cafko nonuwan nan in matsa su, ta cigaba da kyarma tana sambatu a yayin da ni kuma ban gushe ba wajen buga mata gwatso ta baya.

Na runtse ido na dage sai gwatso nake, ina cikin gwatso naji ance "Salamu alaikum" nayi firgigit na bude ido, jikina duk ya jiqe da zufa, gani kwance na kalli sama sai faman caka ma iska gwatso nake, wai ashe mafarki nake ina cin matar honourable. Naji an qara cewa "salamu alaikum" na tashi da sauri tare amsawa na fito qofar daki inga mai rangada mana sallama haka da tsakar rana. Dan na kudiri aniyar ko waye sai na fada mashi baqar magana saboda katse man mafarki me dadi da yayi ba tare da na kawo ba.

Na bude labule na fito raina bace, fuska a daure tare da cewa "waye?". Ban rufe baki ba nayi tozali da ita tsakar gidanmu, gimbiyar dake cikin mafarkina na gani tsaye tsakar gida, bambancinsu data cikin mafarkina shine wannan taci ado tana tsaye, yayin da waccan take zindir tayi goho ina lafta mata bura.

"Ah! Hajiya kece ashe, ina gajiya" na fada lokacin dana fito kofar dakin. "Lafiya lau, Goggon fa naji inata sallama shiru" ta amsa cikin murmushi me narkar da zuciya, nace "aiko ta fita, taje barka gidan su wata innar mu, sai yamma zata dawo". "To shikenan dan Allah inta dawo kace mata tankaden nan nake buqata, ta aiko man dashi" ta fada tare da juyawa zata tafi, na bi duwawun ta da idanuwa yanda suke rawa, suna sama suna qasa in tana taku, na tuna wata waqa da muke yi lokacin da muna yara "sittin, saba'in, dari da hamsin kaji karatun masu duwawu". Hmm Safiyya honourable mafa akwai su malmala malmala.

Har zata fita sai kuma ta juyo tace "ko ba kai kadai bane a gidan ne?" Nayi sauri na dauke idanu daga kan duwawun ta, duk da dai nasan ta kama ni ina kallo, na amsa da cewa "ni kadai ne ai Goggon bata nan". Na kula idanunta na kallon wandona, sai nima nabi idanunta zuwa inda suke kallo, na mance ashe gajeren wando ne boxers a jikina, dashi na kwanta.

A lokacin data tashe ni daga bacci ina mafarki, burata ta miqe sosai, kuma dana fito na tarar da ita sai sabuwar sha'awa ta motsa, burar ta tsaya tsaye kamar bindiga. Duk abinnan ban kula ba ashe idanunta na kan burata duk tsayuwar nan.

Nayi sauri nasa hannu na kwantar da burar, tare da riqeta dan kar ta sake miqewa. Safiyya honourable tayi dariya tare cewa "wannan fa bata son takura, kar kaje ka karyata, a bata abinda take so in dai zai samu" ta juya ta fice ta barni tsaye sototo bura cike da hannu.

Tirqashi! Yaufa ake yinta, Safiyya ta sakani a duhu, "ka bata abinda take so in dai zai samu" kalamanta kenan wadanda keta yawo cikin kwalwata. A raina ina tambayar kaina, shin tasan cewa burar nan babu abinda take so wanda ya wuce ita Safiyyar kuwa? Ko kuma dai tana nufin in samu diyar mutane cikin unguwa inci? Ko kuma katin gayyata ne take bani a hakan? Nayi saurin kauda wannan tunanin, domin a yanda Safiyya take da jan aji gata mace mai kyau ga kudi, ai tafi qarfin ta gayyaci kucaki irina. To me take nufi da wannan maganar? Ko kuma dai nufinta inje gidan mata in biya kudi inci gindi? To in ma hakane ina naga kudin da zan biya inci gindin, nida ko kudin katin waya balle kudin mashin sun gagareni ina naga na zuwa cin gindi?
http://okadabooks.com/book/about/makwabciya__adult_only_18/10616

Domin karanta cikakken labarin MAKWABCIYA 1, kuna iya shiga okadabooks. Ko ku tuntube Nectar Boy ta whatsapp @ 08169067723

Comments

Zafaffan Labarun Nectar Boy

YAR TALLA COMPLETE

YAN MADIGO

KWARTAYEN ALHAJI

,CIN BABA NA

FADILA DA FATI

YAR TALLA COMPLETE 1-7

ANTY MAI RUWA

GIDAN MALAM

MATAR ALHAJI DA YAR'SA

MAKARANTAR BODIN 1