CHAKWAKIYA


CHAKWAKIYA
***************
Labarin wata yarinya yar makaranta kuma yar bariki mai suna Maryam.
A bariki ana kiranta da Maryam Bututu
A makaranta kuma ace mata Maryam Sisi
Ta zubar da ciki ba iyaka, ta kwanta da maza ba iyaka, bugu da kari akwai yaudara da kwacen samari.
Amma fa akwai kyau kamar ita ta kera kanta. 
Wajen barikinta ta afka cikin chakwakiya
Domin shan labarinta sai ku karanta littafin CHAKWAKIYA.

***************
KADAN DAGA CIKI
***************

***********
Suna ta sauri har suka isa filin rawar nan, suna zuwa suka tarar da dalibai maza da mata an yamutse ana ta rawa. Ga rungume-rungume ana tayi. Shafe-shafe da matse-matse kuwa, babu tanbadar da ba ayi a wajen. Maryam ta zuba ihu kamar wani abu ya cije ta, kowa ya waigo domin ganin lafiya! Ita kuwa ana bata filin sai ta karkace kugu, ta dora hannu akan kwankwasonta, sannan ta fara girgiza kwankwaso da jijjiga duwaiwai. Haba sai ta kara ma wutar chasu man fetur kawai, dalibai suka zunduma ihu, aka kara chakudewa ana kame-kame.

Maryam na cikin rawa ita kadai sai taji hannun mutum akan kugunta, ya jawota jikinsa cikin sigar rawa. Cikin kwarewa wajen iya sarrafa mace, ya jawo ta jikinsa ya rungume. Sannan ya dira lebensa akan kumatunta ya sumbaceta, tayi wani nishin jindadi tare da tura kugunta jikinsa, har burarsa tana zungurar duwawunta. A lokacin ne Maryam ta daga ido domin ganin wanene wannan ya rungumeta. Nan suka hada ido da Salisu saurayin Hadiza Bala wadda suka samu sabani dazu.

Maryam tayi murmushi tare da sumbatar leben Salisu, wanda shima ya maida mata. Daga nan suka fara rawa manne da juna, hannunsa yana kan gadon bayanta yana shafata tare da murza bayan, kafin ya gangara zuwa kan duwaiwanta. Yaji duwaiwan nan murgujeje ga taushi kamar a gidan biredi. Salisu yayi ajiyar zuciya, kafin cafke duwaiwan nan cikin hannunsa. Maryam tace, "ashhhhhhh". Ta shafa kirjin Salisu tare dayi masa kallon kwadayi. Haka fa Salisu ya cigaba da matsa duwawunta a hankali yana sarrafa jikinta, burarsa kuwa, ta mike zungurgur cikin wando sai zungurar Maryam take a ciki. Sannan ita ma haka a bangarenta, durinta ya jike sosai, har pant dinta na diga a kasa.

Suna cikin shafe-shafen nan cike da sha'awa, sai hannun Salisu ya kai kan nonon Maryam. Yana taba kan nonon sai Maryam ta zabura da sauri tare da zaro ido, ta kankame shi tana makyarkyata. Shi ko Salisu, taushin nonon Maryam ya ruda shi sosai har yaji burarsa tana tsalle, yana kokarin kawowa a tsaye. Bai jira komai ba kawai sai Salisu yaja hannun Maryam suka fita daga filin rawar nan, basu tsaya ba sai da suka isa can karshen dakin rawar inda babu mutane sosai. Salisu ya manna Maryam da bango, sannan ya matse ta da jikinsa yana sumbatar fuskarta. Ta bude bakinta tana jira ya dora bakinsa a nata, amma taji hankalinsa ya tafi wajen sumbatar kumatunta da wuyanta. Sai ko Maryam ta kama fuskar Salisu da hannunta, ta dago shi sama. Suna hada ido sai ta rufe lebensa da bakinta. Ta soka harshenta cikin bakinsa, nan da nan ya kamar harshen nata ya fara tsotsa. Kunnuwansu har wani zillo suke sakamakon dadin da ke rufta masu, wani zaqin kwakwa na ratsa kwanyar su. 
Salisu ya dora hannunsa kan kirjin Maryam, ya fara matsa nonuwanta yana lagudawa. Kafin ya zaro nonon daga cikin riga, kan nonon yayi tsini ga kaikayi yana mata, hakan yasa take ta gantsare kirji. Ya dora bakinsa kan nonon nan yana tsotsa. 
Maryam ta kara gantsare kirji tana cewa, "ahhhhhh, ohhhhhh, uhhhhhhh", hannunta na shafa kan Salisu dake tsotsar nononta. Yayi nisa cikin wasa da nonuwanta sai Salisu yaji hannun ta akan wandonsa tana taba burarsa, daga shafa burar nan a cikin wando sai Maryam ta zuge zif din wandon kawai ta zaro burar waje. Kaciyarsa tayi sharkaf da ruwan dake fitowa daga bakin burar. Haka tayi amfani da wannan ruwan ta fara shafa sandar burar da hannunta. 
Salisu ya runtse ido yace, "hooooooo, ohhhhh, ahhhhhhhhhh". Sannan ya kai hannunsa karkashin siket dinta, yana shafa durinta ta saman jikakken pant dinta.

Suna cikin wannan yanayi na murje-murje da shafe-shafe, sun runtse idanuwansu suna ta gamsar da juna suna nishi mai rikitarwa. Sai kunnen Salisu yaji wata na cewa, "Hadiza baki da hankali ne, kwalba ce fa". Sai kuma yaji muryar Hadiza budurwarsa tana cewa, "sai me, ai kashe su zanyi yau suna ina?"
Daga nan sai yaji jama'a suna cewa, "kai, kai, kai, kai...." yana dago ido sai yaga Hadiza ta nufo su a guje da fasashiyar kwalba a hannunta ta daga sama. Kafin ta karaso sai ya saki Maryam, ya zuba a guje, lokacin da ta iso wajen Maryam tana bude ido cikin kasala ga nonuwanta a waje, sai taci karo da Hadiza ta kawo mata kwalba a kirji zata yanka ta, Maryam tayi sauri kai hannunta domin karewa, kwalbar nan ta yanka hannun Maryam, jini yayi tsalle tare da fallatsowa.....

NECTAR BOY

Ku nemi cikakken littafi akan Okadabooks a naira 100.
PDF kuma ta whatsapp akan naira 200.
Nectar Boy a whatsapp @ 08169067723

Kar a baku labari.

Comments

Zafaffan Labarun Nectar Boy

YAR TALLA COMPLETE

YAN MADIGO

KWARTAYEN ALHAJI

,CIN BABA NA

FADILA DA FATI

YAR TALLA COMPLETE 1-7

ANTY MAI RUWA

GIDAN MALAM

MATAR ALHAJI DA YAR'SA

MAKARANTAR BODIN 1