TSINTACIYAR MAGE

TSINTACIYAR MAGE

•••••••••••••••••••••



Alhaji Sani mijin Hajiya Salma, mai kudine sosai yana harkar kasuwanci. Ya kasance yana yawan tafiye tafiye a harkar kasuwancinsa, yana barin matarsa da ya'yansu uku a gida. Sai dai kullum in ya tafi ya dawo sai sun yi fada da Salma. A yanda ta san mijinta da karfin sha'awa, ga kallon mata da son cin duri, ta san bazai iya yin tafiya tsawon kwana uku zuwa sati guda ba tare da yaci wata ba, ita kuma tana da kishi sosai. Hakan ne yasu suke yawan samun matsala, ko kuma idan ya tafi sai ta dinga kiran wayarsa duk bayan minti goma. 

Sani da Salma sun yanke shawarar idan tafiyar kasuwancinsa ya taso, zasu dinga tafiya tare sai su bar mai aiki ta kula da yaransu. Shine yanzu suka yi tafiyar kwana uku. Tafiyar kasuwanci ne amma tafi kama da tafiyar shakatawa, domin tunda suka gama harkar kasuwancin, suka koma dakin hotel dinsu, cin duri kawai suke suna morewa. Style kala kala babu wanda basu dandana ba, ruwan duri kam sun tsiyayar a gadon hotel kamar anyi wanka da ruwa. Yanzu sun gama morewa kuma sun kwashi hanya domin komawa gida wajen ya'yansu. 

Suna cikin tafiya sai suka ga wata mata tsugunne a gefen titi. Tana tsugunne tana shessheka a wahalce. Nan take suka faka motarsu gabanta. 
Hajiya Salma ta leko tace, "malama lafiyar ki kuwa, meya faru haka?"
Matar nan ta dago fuska bakinta na rawa tace, "ku taimake ni, yunwa nake ji?"
Basu da wani abinci a motar, kuma babu halin samunsa a wajen. Don haka sai Salma ta kalli Sani tace, "Darling mu taimaketa mana".
Alhaji Sani yace, "Malama shiga bayan motar mu tafi gidan".
Matar ta mike tsaye tare da godiya, Salma ta taimaka mata domin shiga motar, Alhaji Sani ya kura ma kwankwasonta ido, duk da tana cikin wani yanayi, hakan bai hana idonsa hango katon kwankwason nan ba cikakke. Sannan da matar ta rankwafa domin shiga motar, anan fa Alhaji ya kara hango nononta. Bata sanye da wata breziya, wasu mulmulallun nonuwa ne kamar an hura balam-balam ya leko daga gaban rigarta. 

Bayan Salma ta tabbatar matar nan ta zauna cikin motar sosai, sannan ta dawo cikin motar tace, "Maigida muje". Alhaji Sani da hankalinsa na kan madubin gaban motarsa yana kara kallon matar nan dake zaune a bayan motarsa ya lashe baki yace, "toh Alhamdulillah muje to". Yaja motarsa suka rankaya zuwa gida. 

Suna shigowa gida su Faruk suka fito da gudu suna masu oyoyo. Haj Salma ta bude ma bakuwar nan bayan mota ta fito, sannan ta taimaka mata zuwa cikin gidan nan. Alh Sani ya bisu a baya, idonsa yana kan duwaiwan bakuwar, ya zobaro waje, ga duwawun gabjeje, tana tafiya yana subur-subur. Haka suka karasa cikin gidan, aka kawo masu abinci suka ci. Bakuwa taci abinci tayi kat! Sannan Alh Sani yace, "Malama meye labarin ki, kuma meya kawo ki gefen titi haka a cikin wahala".

Matar nan ta dukar da kai kasa, hawaye na kwararo mata, tana sharbar kuka. Haj Salma tace, "lah! Daga tambayar labarin ki sai kuka kuma?"
Alh Sani yace, "ina ganin gajiya ne ke damun ta. A barta ta huta sosai, sannan sai a sake tambayarta".

Hajiya Salma ta amince da maganar maigidanta tare da cewa, "amma dai ko sunan ki ne ya kamata mu sani ko".
Bakuwar nan tace, "sunana Nadiya".
Alhaji yace, "uhm Nadiya". Yaji wani abu ya narke cikin zuciyarsa mai dadi kamar ruwan sukari. Daga nan Hajiya ta jagoranci Nadiya zuwa dakin baki, sannan ta kwaso wasu kaya daga cikin nata na sawa tace, "kiyi wanka ki canza kaya zai fi kyau sannan ki hutu". 
Nadiya ta sunkuya har kasa tayi ma Hajiya Salma godiya.

•••••••••••••• 

Alhaji Sani yana zaune a falo shi kadai yana kallon labarai, sai yaji kamshin turare mai dadi ya ratsa hancinsa. A zuciyarsa yayi nisa cikin tunanin bakuwarsu wato Nadiya, yana kokarin kiyasta irin taushi duwaiwan nan nata mai sukurniya idan tana tafiya. Sannan mulmulallun nonuwan nan nata daya hango dazu a mota, yana so ya kama shi yaji laushinsa da dadinsa. Yayi nisa cikin tunanin Nadiya kenan sai ya jiyo wannan kamshin turaren mai dadi. Sai ko ya zabura ya juya inda yaji kamshin na tashi, yana addu'ar ganin Nadiya cikin kwalliya. 

Tsaye take dauke da wani ni'imtaccen murmushi. Kafafunta farare masu kyau, tana sanye da kayan atamfa. Siket din ya matse ta gam-gam, shatin kwankwasonta ya bayyana sosai, ga tsayuwarta irin mai lankwashewar nan mai fitar da barin duwaiwanta. Kirjinta ya cika dam da nonuwa iyayen ruwa. Rigar ta matse ta sosai, yanda idan har tana taku ana ganin nononta na girgiza kamar zai fito daga gaban rigarta. Lebenta yasha janbaki, tana dauke da murmushi mai gamsarwa..........

TOH FA! KUMA KAMAR NAGA HAJ SALMA TANA CIKIN GIDAN.... KAKA-KIRI-KAKA

Hanzarta neman labarin TSINTACIYAR MAGE a Okadabooks application na wayar android. 

BANA TURA LITTAFI A WHATSAPP 
BANDA GROUP A WHATSAPP
MAI SON AMFANI DA OKADABOOKS KAWAI NAKE MA BAYANI

Whatsapp @ 08169067723

Comments

Zafaffan Labarun Nectar Boy

YAR TALLA COMPLETE

YAN MADIGO

KWARTAYEN ALHAJI

,CIN BABA NA

FADILA DA FATI

YAR TALLA COMPLETE 1-7

ANTY MAI RUWA

GIDAN MALAM

MATAR ALHAJI DA YAR'SA

MAKARANTAR BODIN 1