KIBIYAR ZUCIYA

KIBIYAR ZUCIYA 2
•••••••••••••••••••
Kun tuna labarin Nectar Boy dasu Anti Asiya? 
Labarin Bilkisu Kibiyar zuciyar sa da irin muguwar soyayyar da suke kwasa? 
Toh in baku manta ba ya dau hanyar zuwa Maiduguri domin ya kwaso ganima a gidan Gwamna. To yaya wannan tafiyar zata kasance? 

Ku karanta KIBIYAR ZUCIYA 2 domin samun amsar komai. 
••••••••••

KADAN DAGA CIKI

•••••••••••••••••••••••

Muna zaune a falo, ta kanannade a jikina. Na rungume ta muna kiss da safe. Ga TV na aiki amma hankalin mu yana kam juna, kiss muke ina kama nonuwanta wanda na zaro waje daga cikin vest dinta, ina laguda su sosai. 


"Ehem! Ehem!" Muka ji gyaran murya daga bakin kofa. 

Muka juya da sauri domin ganin waye. Sai na ga Garje ya shigo, bayan sa kuma ga mutane biyu nan. Namiji da mace sun danno kai, wato yayi masu jagora. Ina ganin mutumin na gane ko waye. Domin a lokacin zabe, nima nayi jam'iyyar su CMC (Ci Mu Ci). Jam'iyyar da tayi tasiri har ta kayar da sauran jam'iyyu. To lokacin zabe har da mu ake karbar dubu daya ana dangwala masu kuri'a. To nasan fuskokin yawancin su a fosta. 



Ina ganin fuskar sa na gane ba kowa bane illa his excellency Idirisu Nuhu wato gwamnan Borno state. Naji gabana ya fadi, zuciya na ta fara bugawa da sauri hankalina a tashe. Gefen sa kuwa ga matar sa nan wadda kana gani ba sai an fada, kamar an tsaga kara ita da Safiyya, sun yi kama sosai. 



Malamai dole hankali na ya tashi! Kwance muke kan kujerar falo fa, ina sanye da gajeren wando da singileti, burana tana waje a mike saboda Safiyya tana son taga tana wasa da kaciyana. Hakan yasa ta zaro burar tana wasa da ita. Sannan ita Safiyya tana sanye da pant da vest ne kadai. Kuma na fitar da nonuwan Safiyya ina wasa dasu, suna waje na rike su cikin hannuna. To cikin wannan yanayin fa gwamna ya kama ni da diyarsa. 




A rikice na sauko daga kan kujerar nan ina neman hanyar rugawa. Amma da na kalli kofa naga Garje tsaye, kawai sai nayi surrender na durkusa kan gwiwa na ina tuba wajen mai girma gwamna. Ita kuwa Safiyya sai naga ta tashi tsaye tana bata rai da shan qamshi kamar ita aka yi ma laifi, babu alamun tsorata a tare da ita. 




Gwamna yazo ta gabana ya wuce kamar bai san dani ba, ya nufi kujerar nan ya zauna. Matar sa kuwa dake bayansa ta kalle ni muka hada ido, sai naga ta kalli wandona. A lokacin naji sanyin AC yana sauka akan burana. Sannan na tuna da a waje take. Na mayar da ita cikin wando da sauri ina jira inga me zai faru. Ni dai nasan daga nan sai prison. Don murda magana za ai ace nayi ma yar gwamna gyade ko makamancin haka. Wayyo! Bilkisu kibiyar zuciyata, ashe bazan koma wajen ta ba. 




Gwamna ya kalli diyarsa dake tsaye ba kunya cikin pant ya daka mata tsawa. Ta zauna kasa da sauri tana zobaro baki. 

Yace, "wato dan nayi maki maganar ki fitar da miji in maki aure, shine kika dawo nan, kuma kika kawo namiji kuke lalata a bayan ido na ko?"

Safiyya ta kalli Garje wanda ya sha bakin gilashi a tsaye bakin kofa ta nuna shi da yatsa tace, "Ashe dama kai munafuki ne, duk zamana da kai kana kai rahoto na?"

Garje yace, "Hajiya ayi hakuri amma mai girma gwamna nake ma aiki. Umarnin sa nake bi."

Gwamna ya katse su, "Quiet! Ban son jin wata magana. Yanzu dinnan sai kin fitar da miji naji. If not zan baki mamaki. Kai kuma Garje kayi min arresting wannan kwarton."



Ban samu damar yin bayani ba naji Garje ya kashe ni da mari. Har sai da naga taurari cikin kai na. Sannan ya zabga min ankwa zai tafi dani a garkame. Safiyya ta taso da sauri ta rikeni. 

Tace, "Daddy ni shi nake so, wannan nake so ya zama mijina."

Gwamna ya kalle ni yace, "wannan dan iskan?"

Safiyya tace, "Yes Daddy ni shi nake so."



Mahaifiyarta wadda tun shigowarta bata ce komai ba. Illa dai ina kula da yanda take kallona tuntuni. Ko kallon me take min oho! Amma nafi tunanin kallon mamakk da takaicin ina cin diyar ta take. Sai a yanzu tayi magana tace, "Maigida a natsu a yi magana cikin fahimta. Idan shima yana son ta ai sai ka hada su ko. Tunda tare suke lalatar dama."


Gwamna yace, "No wallahi bazai yiwu ba. Wannan bazai taba zama suruki na ba. In kama shi ba wando yana wasa da nonon diyata kuma in ba shi auren ta. Bazai yiwu ba."


Safiyya tace, "ni wallahi shi nake so, ko dai in aure sa ko in mutu."


Kawai tana rufe baki sai ta rungume ni. Ta kankame ni a jikinta tana kuka sosai, nayi zaton kukan karya ne ma, sai da na kalle ta naga tabbas kuka ne na zahiri. 


Matar gwamna tace, "Maigida kar wani abu ya samu yarinyar nan, a duba lamarin nan. Idan yana sonta sai a hada su kawai a rufa asiri. Kai kana son ta ai ko?"



Babu shiri naji tambayar ta fado min kamar daga sama. Ban yi zaton jin wannan tambayar ba ko kadan. Sai kawai naji Hajiya matar gwamna ta jefe ni da wannan tambayar. Nayi kokarin ince 'Eh'amma inaaa! Zuciyata baza ta taba bari na in amince da soyayyar wata mace in ba Bilkisu Kibiyar zuciyata ba. Bilkisu kadai ce macen da nake so da gaskiya har zan iya aure. In ba ita ba sai dai inyi soyayyar nishadi aci duri kawai. 



Bangare guda kuwa na zuciyata ina tunano irin dandanon dadin da naji wajen Safiyya. Anya zan iya mata butulci kuwa? Nine fa na fara bude mata gindinta sabo dal a leda, lokacin da muka hadu a ranar farko ta mallaka min kanta sosai na tuna abunda ya wakana tsakanin mu. 


"Kofar durin yar karama ce sosai. Kallo daya nayi mata na gane budurwa ce, ma'ana ba a taba saka mata bura cikin duri ba. Na dora bakina akan kofar durin na manna mata kiss a hankali. Ta gantsare kugu cikin jindadi da jan numfashi. Lebena kuwa yayi nasha-nasha da maikon durin ta kamar na sha romo, nan kuwa kiss kawai na mata a gindi. Anan fa na zaro harshe ina lasar kofar durin a hankali, ina sude ruwan gindinta wanda ke fitowa. Ina shan ruwan ne sai nayi kokarin soka harshena cikin gindin. Nan fa naji durin a matse. Ko harshen da kyar ya shiga. Wai amma kunji dumi cikin durin nan. 




Nan fa na cigaba da shan durin Safiyya tana nishi. Na kama belin gindinta cikin bakina ina tsotsa. Belin ya kumbura ya tsiro kamar kwallon dabino. Haka nake tsotsarsa ina kuma lashe durin da harshe. Can dai nayi kokarin soka mata yatsa. Naji Safiyya tayi wani karamin kuka. Na tsaya da tsotsar durin na kalle ta. 

Tace min, "cigaba da shan gindina Nectar, amma dai kasa yatsa daya, biyu bazai shiga ba akwai zafi."

Sai fa na cigaba da shan durinta, ga yatsa daya ina sokawa cikin gindin nata. Wai yatsa daya ne fa, amma in kunji yanda durin ya kama yatsan gam, kamar an daure min yatsa da roba li, haka nake jin jijiyoyin durinta akan yatsana. Anan fa na fara tunanin to wannan ya zamu yi kenan wajen cin duri, dan dai wannan gindin na Safiyya sai anji mu in na soka mata bura. Gata shagwababbiya, ga gindinta ta a matse, tab! Ashe ina da aiki, kuma cikin daren nan sai naji durinta zan samu sauki, bazan gamsar da ita ba ni kuma in kasa bacci ina fama da bura a mike. 




Haka na cigaba da shan durinta ina soka mata yatsa guda daya rak! Safiyya ta rikice, ruwa kawai take fitarwa tana nishin dadi.  

Tana cewa, "Wash! Ohhhhh! Wayyyooo Nectar dadi! Ka iya Nectar! Wasshhhhh!"

Tana ihun nan fa sai naga cinyoyinta sun fara rawa, sai ga jikinta ya dauki rawar nan. Safiyya ta dora hannunta akan keyana ta kara danna fuskana cikin gindinta. Kafin in ankare sai naji feshin ruwan durinta cikin bakina. Mafi yawancin ruwan ya gangara har cikin makogwaro na, wato na hadiye ruwan gindin Safiyya sosai. 



Bata daga hannunta daga kaina ba sai da ta gama kawowa sosai. Jikinta yayi lakwas na baje nan tana numfashi. Ni kuma na kwanta gefenta ina lashe baki da goge fuskana a sanadiyyar yanda nayi kaca-kaca da ruwan duri a fuska, kamar an tsoma fuskana a tukunyar romon bindin Sa. 




Bayan na bata lokaci sosai, naga ta dawo hayyacinta, sai na fara yi mata kiss a baki tana mayar min da martani. Wato na fara sabon romance sosai da ita. A haka nayi sa'ar jawo ta kan jikina, wato ina kwance tana sama na. Nonuwanta suka kwanta akan kirjina. Kai abun dai gwanin dadi, ga taushi ga dumi. Nan fa na kwantar da ita akan jikina da kyau, na gwale kafafuwanta daidai. Ina so in mamayeta, muna cikin kiss dinnan sai dai taji burum! Na burmuka mata bura a gindi. 




Haka kuwa nayi, ina cikin shafata muna kiss dinnan sai na caka mata gwatso da karfi. Cikin rashin sa'a sai burar ta zame ta chaki duwaiwanta. 

Safiyya tace, "Wayyo! Nectar zaka fasa min duri ko izini babu?"

Na kara yi mata kiss nace, "bana so kiji zafi ne, gara kawai kiji burar a durin ki zai fi. Shiyasa ban gaya maki ba."

Tace, "kayi hakuri amma gaskiya nayi alkawarin babu burar da zata shiga gindina sai burar mijina. Sai nayi aure zan bayar da gindina."

Nace, "wai ban gane ba, kina nufin haka zan kwana cikin sha'awa bazan samu kawowa ba kenan Safiyya?"

Tayi murmushi tare da kara manna min kiss, ni kuwa na daure fuska ina so in gane me take nufi. Dan gaskiya in bata bani cikin kwanciyar hankali ba, to zan taushe ta, dan a bukace nake. 

Naji tace, "a'a zaka kawo mana, amma ba cikin gindina ba."

Nace, "to gindin wa zan ci, naga ke kadai ce anan fa?"

Tace, "ai ba a gindi ba, zaka ci ni amma a duwawu. Nan ne kadai ramin da nake bayarwa ana ci na. Kai ma anan zaka ci ni. Kuma duwawun ma zaka ji yafi duri dadi."

Na bata fuska nace, "ni gaskiya durin ki yafi dadi, ga ruwa ga maiko, ga dumi kuma."

Ta sake yin murmushi tace, "bari sai kaci duwawun nawa sannan sai kayi korafin."




Cikakken littafin na kan Okadabooks application, masu wayar android da iPhone zaku iya samu su cikin store ku karanta cikin natsuwa da jindadi. 


Daga Nectar Boy

Whatsapp @ 08169067723
Bana tura littafi kuma banda group a whatsapp, ina koya ma masu son hawa Okadabooks yanda zasu hau su samu littafin motsa sha'awa da jindadi.

Comments

Zafaffan Labarun Nectar Boy

YAR TALLA COMPLETE

YAN MADIGO

YAR TALLA COMPLETE 1-7

KWARTAYEN ALHAJI

,CIN BABA NA

FADILA DA FATI

ANTY MAI RUWA

GIDAN MALAM

MAKARANTAR BODIN 1

MATAR ALHAJI DA YAR'SA