YAWON DUNIYA (EPISODE 1)



Hmmm! Toh sunana Zankadaziyya, nice na dauki ragamar kawo maku labarin YAWON DUNIYA na Nectar Boy, nima na fito kun ganni naci ado ina biye dashi zan dinga zayyana maku abunda ke afkuwa. 


Labarin Nectar Boy daga bakin zankadaziyya mai abun dadi a rafin dadi cikin tekun dadi. 


Episode 1
.............
Na langabe kai na kalleta nace, "haba Rahane, nine fa masoyin ki wanda muka ma juna alkawarin kasancewa tare har abada".
Ta harare ni tace, "heheee! A da kenan. Yaro bari kaji, yanzu da mai kudi ake damawa, kai shikenan sai dai kazo ka saka ni a lungu ka dinga matse min nono kana shafe min duwawu ba ko kwandala. Ko kudin jan baki baka bani amma kafi kowa iya tsotse min jan bakina yana karewa da wuri. Duk ranar da nasa janbaki muka hadu sai ka tsotse min shi ka shanye min lebe".
Nace, "hmm! Rahane ai arziki kashi ne, kowa yana taka nashi, nima ban taka nawa bane amma zan tako".
"Mu gani a kas! Ance da kare ana biki a gidansu yace mu gani a kasa", Rahane ta doka min tsawa sannan ta juya da nufin shigewa gidansu. Na rike hannunta da sauri tare da mannata a kirjina. 
Nace, "wayyo Rahane kar ki min haka, a bukace nazo gare ki yau, taba burana kiji yanda ta kumbura".

Rahane tayi murmushi ta dora hannunta akan wandona tana shafa min kaciyana, ta kwance zariyar wandona ta rike sandar burar tana shafawa. A hankali ta gangara da hannunta har kan golayena, ba zato ba tsammani sai nayi wani, "diiiiiiiiiiii". Wutar kaina ta dauke, wani azababben zafi ya mamaye ni ta ko ina. Rahane ce ta daure fuska ta damke golayena da tadin hannunta, tasa dukkanin karfina ta matse su, ina ji kamar zasu fashe. Na zaro ido ina gurnani a tsorace, gashi ta sandarar dani ban iya tabuka komai, sai nishi da gurnani.
Ta kalle ni cikin ido tace, "wato kana samu a da ina tsotse maka bura ko in maka goho kaci durina iya son ranka duk dan ina sonka, amma yanzu na gane me ake nufi da so, mai kudi shi ake so, kudi sune soyayya". Ta sake min golaye ta buga tsaki, sannan ta shige gida. Ta barni tsugunne ina zufan wahala, wandona har ya fadi kasa saboda tsabar wuya da nasha.


Saboda azabtuwar da nayi, na kasa motsawa daga inda nake. Ko samun damar jawo wandona sama banyi ba, hannuna kawai na dora kan golayena ina dubawa inga ko sun fashe. Sai ga Rahane ta sake fitowa cikin kwalliya tana murmushi, ta rangada wannan janbakin dake sa yawuna tsinkewa idan na ga lebenta. Naji wani sanyi a raina, ashe dai tana sona wannan abun duk wasa ne, amma fa wasan yayi yawa, ba a wasa da yayan golaye fa!

Ina jira Rahane ta karaso inda nake har na fara murmushi, sai naji daga bayana ance, "Rahane bako kikayi ne?" na juya domin ganin mai magana sai naga Idi kan kekensa. Rahane ta harare ni tace, "ga dai shinan wai yazo rage ruwa ne".
Idi yace, "wayyo! Shine yazo ba wando, duk bukatar ce haka ta matse shi". Suka kwashe da dariya, sannan ya rungune ta suka sumbaci juna. Daganan ya haye kekensa ita ma ta hau bayansa ya goyata zasu wuce, sai kuma ya dubeni yace, "af! Nectar ga wannan ka siya wando, ka daina yawo ba wando, dan jelar nan taka sai taba yara tsoro su dauka maciji ne". Ya jefe ni da kudi fam ashirin.
Rahane ta tuntsire da dariya tace, "Idi rabu dashi muje dakin ka, durina kaikayi yake min". Ya taka kekensa suka wuce, aka barni da cizon lebe.
Na runsuna na ja wandona sama, sannan na juya zan koma inda na fito. Zuciyata tace, "wannan fam ashirin din ka daukesu fa, ko tuwo kaci dasu ai. Dan inma ka barsu wani zai zo ya kwashe a banza". Na leka naga babu alamar Rahane da Idi, sai na sunkuya na kwashe kudin nan na zuba aljihu na kara gaba.
*****

Tafe nake kamar bani ba raina a bace, lallai yau naga wulakanci wajen Rahane da Idi. Wai yanzu duk shekarun da muka yi da ita muna soyayya, amma daga Idi ya shigo gari da sabon keke, da yan canji a aljihunsa, shikenan zata watsar dani. Idin ma da akace tsine masa aka yi daga gidansu ya shiga duniya, shine yanzu ya dawo gida daga yawon duniya, amma har ya kwace min budurwa. Har rade-radin cewa danfashi ya zama fa ake, amma saboda yana da kudi ga sabon keke, shikenan Rahane ta daina so na. Ban manta ba mako biyu da suka wuce, kamar yanzu fa Rahane tana dakina kwance ba wando na gama cin ta.


Na fito kan hanya zanje gona, sai ga Rahane tafe tana rangwada, bakinta tana taunar cingam, ga janbakin nan ta rangada yayi mata kyau gwanin sha'awa. 
Ina ganinta na washe baki nace, "su Rahane yanmata". 
Tayi murmushi tace, "masoyina na kaina". 
Nace, "sai ina haka".
Ta nuna min farantin dake hannunta tace, "yau na taki sa'a, wani mutum ya min juye ina fitowa. Gida zan koma yau ba talla".
Nace, "ke kuma kika bashi me?"
Tace, "kaima ka sani ai".
Na daure fuska nace, "na gaya maki fa bana so kina ba kowane gaja gindinki yana ci ko".
Rahane tace, "to in ban bashi ba kai zaka iya biyan kudin juyen ne?"
Nayi shiru tare da sosa kai, gaskiya fa ta fada, ban iya biya. Dan yau kokon dana karya kumallo ma bashi nasha ban biya ba. Na daure fuska nace, "to hakan nada kyau, je ki cigaba da gwale gutsu ana zura maki bura".


Rahane ta kula raina ya baci, ta matso jikina tace, "haba Nectar, kasan kai nake so basu ba. Kawai kudin ne nake karbewa wajen su ba komai ba". 
Tana zubo bayani amma idona yana kan lebenta yanda yake motsi, ga janbaki nan ya lullube shi gwanin sha'awa. Na dan sumbaceta kadan, sai Rahane tayi shiru ta daina bayani. Tayi murmushi tace, "ko kaima durin kake so masoyina?"

Na kalli rana nace, "ai matsalar gona zanje yanzu".
Rahane tace, "haba ai baza mu dade ba, buje kawai zan hankada maka ka zura".
Na washe baki nace, "to shikenan mu shiga daga ciki". Ta shige gaba ina biye da ita a baya, tana rangwada tare da shilla min kugunta ina kallo, duwawunta yana subul-subul akan idona, burana tana gunji cikin wando.

Muna shiga cikin dakin sai na jefar da fartanya gefe guda, na jawo Rahane muka zube kan shimfidana. Na lika mata bakina muka fara musayar yawu ina tsotse mata lebe, ina tsotsar harshenta kuma. Wani dandano mai dadi yasa na kara lumshe ido tare da rungumar ta gam a jikina. Ban cire bakina daga nata ba sai da na shanye janbakin nan tas, na tsotse mata lebe sosai. Sannan na maida hankalina kan mayasan nonuwanta masu tsinin kai kamar mangwaro. Bata da manyan nono sosai, amma kan nonon akwai tsini, ga girma. Na fara matsa nonon nan Rahane tana cewa, "ahhhhhhhh, washhhh, ohhhhhh". Ban jira komai ba na daga rigar ta sama, nonuwan suka fito fili, na cigaba da kakkama su, daga bisani na dora bakina kan nonon ina tsotsa.

Zuciyata tayi min fari tas, dadi yana ta mamayeni ina luguiguita Rahane a jikina. Can naji burata tana hayaniya cikin wando, mafita take nema ido rufe. Na jirkita Rahane kan fuskarta, na daga bujenta sama. Bata sanye da komai kasan bujen, mulmulallen duwaiwanta ya bayyana akan idona, nan da nan ya kara tayar min da sha'awana. Na kalli gindinta na ganshi a jike, duk na jikata wannan shafe-shafe da tsotse-tsotsen dana mata. Na zaro burata daga cikin wando, na haye kan duwawun Rahane. Ba tare da jinkiri ba, na tunkuda mata burana cikin durinta.

Yarinya taji na labta mata bura da dukkanin karfina aiko ta zabga ihu, "ahhhhhhhh". Nace, "uhhhhhhhhm". Nan fa na fara rafka mata gwatso kamar na hau doki haka nake tsalle akan duwaiwanta, yayin da burana ke lankwashewa tana lumewa cikin gindinta. Rahane ta cigaba da cewa, "Ahhhhhh, ohhhhhhh, uhmmmm, Nectar dadi".
Nima ina cewa, "ohhhhhh, Rahane durin ki ruwa, wayyo dadi". Muka cika dakin nan da sambatun mu, ga nishi yana tashi ko ina. Can sai Rahane ta saki wata irin kuwwa mai karfi, ta zabura tare da rike shimfidar nan da yatsun ta. Jikinta ya fara kyarma, ruwa na gangarowa daga kofar durinta. Na kara karfin gwatsona ina kafta mata bura da karfi, "cak, cak, cak", sautin da haduwar burana da durinta ke bayarwa kenan. Can ko sai na runtse ido, nayi wani gurnani, "uhhhhhhhhh". Sai na fadi kwance akan bayan Rahane, burata tana tsullo ruwa cikin durinta, ina ta nishi da karfi........


"Kai Nectar! Nectar!" hannun mutum ya dawo dani hayyacina daga dogon tunanin dana shiga. Nayi firgigit nace, "uhmm na'am".
Sadi ne tsaye akaina, ya dube ni yace, "lafiyar ka haka kayi tsaye akan hanya kana ta tunani".
Na share gumin daya taru akan goshina nace, "Sadi ina zan samu kudi masu yawa?"
Yace, "bashi ka ci ne ka shiga damuwa haka?"
Nace, "a'a asirina ke neman tonuwa saboda talauci, gindin da zanci ma ya gagare ni. Idan banyi kudi ba akwai matsala babba".
Sadi yace, "duk garinnan dai babu wajen samun kudi, duk manoma ne garinnan kasani. Sai masu yan kananan shaguna tireda".
Na gyada kai nace, "duniya zan shiga neman kudi kuwa". 
Sadi yace, "in ka samo kar ka manta dani fa".
Na harare sa nace, "na rantse babu katon da zai ci min kudi a banza".
Sadi yace, "haba abokina, to wane gari zaka dosa daga nan?"
Nace, "zan fara lekawa Rumbun dalha".
Sadi yace, "shine kauyen nan da naji ance mata sun linka maza yawa sosai, har neman maciyi suke ido rufe ko?"
Nace, "kwarai kuwa haka naji ance nima".
Sadi yace, "to ni me na aje anan, jira ni mu tafi".




Toh masu karatu! Anan muka zo karshen Episode na daya a littafin Yawon Duniya na Nectar Boy. Sai ku biyo mu wani makon a wannan shafin domin cigaba da labarin, muji yaya Nectar Boy da Sadi suka kare a Rumbun Dalha inda mata suka linka maza yawa har suke neman maciyi. 


Naku a kullum 

Kar ku manta da Gasar Kacici Kacici duk ranar Litinin zuwa Jumu'a a wannan shafin namu nai tarin albarkar ruwan gwatso. 

Nectar Boy 

Whatsapp @ 08169067723

Comments

Zafaffan Labarun Nectar Boy

YAR TALLA COMPLETE

YAN MADIGO

YAR TALLA COMPLETE 1-7

KWARTAYEN ALHAJI

,CIN BABA NA

FADILA DA FATI

ANTY MAI RUWA

GIDAN MALAM

MAKARANTAR BODIN 1

MATAR ALHAJI DA YAR'SA