A GIRGIZA KWANKWASO 5

 




Bayan sun gama kawowa, DJ ya lallaba a hankali ya tashi tsaye, ya goge burarsa da hankici, sannan ya maidata cikin wando. Ita ma Maryam ta tashi ta maida kayanta, ta bude jakarta, ta kara gyara kwalliyarta. Sai gata fes ta fito kamar ba a ci ta ba. Daga nan tayi ma DJ sallama, da alkwarin gobe zai zo ya sakar masu sauti a chasun su.

Tana fitowa daga studio dinnan sai ta kira Nusaiba a waya, tace mata, "na gama da maganar DJ ya samu. Ya kasuwar?"

Nusaiba tace, "lafiya kalau, gani a cikin ta ina ta yi mana sayayya".

Maryam tace, "sweety ko inzo ne in taya ki?"

Nusaiba tace, "a'a kije gida ki huta darling, nima yanzu zan dawo. Nayi missing dinki".

Maryam tace, "to sai kin dawo. I miss you nima".

Suna gama wayar, sai Maryam ta kira Farida.

Cikin zumudi take ta shiryawa, ta tsara kwalliyarta sosai. Kamar kullum dai cikin wando da yar fingilalliyar riga. Sannan sai tasa madauri ta daure kugunta, kwankwason nan nata ya fito durum kamar katon turmi. Ta dauki yar jakarta, tare da cewa goggonta, sai anjima ta fita.

Goggon ta kalle ta, taga shigar da tayi. Ta girgiza kai, Farida dai bata jin magana, duk wani fada da duka anyi shi, amma ina bata ji. Sharrin rainon kaka kenan. Farida kam ita sauri kawai take domin taje taga Emmanuel, yana daya daga cikin samarin da take haduwa dasu a wajen bariki. Akwai wani party da taje nan suka hadu. Ya hango ta tana rawa na fitar hankali cikin kwarewa, duk samarin dake wajen sun gaza cimmata a rawa.

Duk wani rawa da mutum ya gabato ta dashi, sai ta nuna masa tafi shi kwarewa, kuma shi namiji da yaga mace tafi shi iya rawa wajen party, sai ya kauce dan yafi so ya zama shine gaba.

Da Emma yaga Farida ta gagara, sai ya karaso inda take, yazo ta bayan ta. Daidai ta cinye wani gaye a wajen rawar Alanta kenan. Tana ja da baya domin ganin wanene zai fado kuma. Sai taji ta tokare da mutum, kafin ta motsa har ya dora hannunsa a kugunta ya manna ta da jikinsa. Ko damar waigawa bai bata ba domin ganin waje. Sai ya fara mata rawar kwankwaso dinnan, irin wanda ake hade kwankwaso waje guda a dinga juyawa.

Duwawunta na jogane da kugunsa. Dan haka duk yanda ya juya ita ma sai ta bi shi. Can da suka yi hakan na dan lokaci, sai kuma ta dukar da ita tayi masa goho. Nan ma ya kama duwawunta ya cigaba da yi mata gwatso. Ita ma Farida sai ta dora hannunta akan kafet, kawai ta cigaba da kai masa duwawunta sama suna hadewa. Haka dai suka yi rawa kala-kala, amma kowannensu ya kware. An rasa wanda zai buge wani. Har aka tashi wannan partyn. Anan suka kulla alaka. Ta gane ashe ma gidan da ake party din nasa ne, shi sana'ar sa shine idan za ayi chasu, sai azo ya bada hayar wani katon daki dake ware a gidan. Sai kuzo da mai kidan ku wato DJ, sai a chashe. Dakin ya tsaru, Emma ya kawata dakin da fulawowi da kwalliya. Kawai iyakar ku chashewa.

Farida na karasawa gidan, ta tarar da wata mota da gayu, anzo anata sauke kayan kida. Wato za a chashe kenan. Sai ta shiga cikin gidan har dakin Emma, ta tarar dashi yana yi ma wata yarinya rakiya, nan suka gaisa da Farida sun san juna ma, unguwarsu daya ashe.

Yarinyar irin katafawan nan ne masu sunan hausawa, sunan ta Hafsat, ita ma kwallon shegiya ce wajen raba ma samari duri.

Farida da Emma suka shiga daga cikin dakinsa, Farida tace, "My Emma kwana biyu".

Emma yace, "humm kar ka ce mini wani your Emma, bayan ke ka manta dani ma at all".

Farida tace, "haba Emma kai kasan yanda ake ciki ne, harkoki sunyi yawa. Sannan kuma kai ma ai kana korata ne in nazo".

Emma yace, "kace ina koren ka kuma? Menini ni inayi wanda ke baka so har da zanyi koren ka?"

Farida tace, "kai yanzu in ana zaman lafiya sai kace zaka ci mutum, kuma kai baka cin duri, sai dai in baka duwaiwai na kaci. Ni kuma kasan kai kadai ke ci na a duwaiwai har yanzu ban saba ba".

Emma yace, "ai cin duwawu yafi dadi. Amma haka nan shi gutsu da kowa naci kawai sai inzo nima in saka gindi na ciki, a'a gara inci duwawu in sha dadi. Yanzu ma Hafsa da kinga ta tafi tun jiya nake cin duwawunta".

Farida tace, "manta wannan maganar, ni yanzu dai taimako nazo ka min".

Emma yayi dariya yace, "Farida babban yariya, ke har kina niman temako daman?"

Farida tace, "dakin chasu muke so, gobe za ayi chasun kuma nice mai alhakin samo inda za ayi. Kaga kaine na sani me wajen chasu".

Emma yace, "anya Farida hakan zai samu. Gaskiya wasu yarinya Linda sun ce suna so kuma sun riga ku".

Farida tace, "haba wannan yarinyar da ko kyau bata dashi ma, mu kuwa in muka zo zaka gani duk yanmatan hausawa ne very beautiful, nasan yanda kake mayen duwaiwan nan sai kaci duwaiwan wata gobe". Farida tayi wannan maganar tare da tunano duwawun Maryam, yanda yake a buntsule yayi zototo kamar tayi goho, babu abunda zai hana Emma neman ya ci ta, sai dai in bai ganta ba.

Emma yayi shiru, yaga eh fa, gaskiya yan matan hausawa dinnan sun fi kyau kuma sunfi dadin ci. Gasu zaka ji su a matse basu bude sosai ba, sakamakon wata yarinyar sai tayi wata uku ba a cita ba. Yace, "to zan gaya ma su Linda cewa an riga su kawai. Kuzo goben".

Farida tace, "kai amma nagode Emma, thank you sosai". Harda kiss tayi masa, to tsotsa yawunsa shima ya tsotsi nata. Sannan ta fito daga gidan. Tana fitowa sai wayarta ta fara kara, ta duba taga Maryam ce ke kira, ta daga suka gaisa.

Maryam tace, "ni dai na samo DJ din fa, kefa ya maganar club din?"

Farida tace, "nima mun gama ya samu. Saura chasu kawai".

Maryam tace, "to mu hadu a gida kenan, yanzu zan karasa gidan".

Farida tace, "to nima anjima kadan zan karaso gidan, akwai inda zan je yanzu sai inzo".

Maryam na karasawa gida ta cire kayan ta, ta fada bandaki domin tayi wanka. Ta wanke dukkan wani alamu na cewa DJ ya ci ta. Ruwan manniyin sa dake gangarowa kan cinyarta tun daga cikin gindinta duk ta dauraye, ta wanke komai fes. Sannan ta dawo dakin kwanan su ta lullube kan gado zindir.

Tana kwanciya sai ga Nusaiba ta dawo daga kasuwa. Maryam tace, "matar wallahi nayi missing dinki". Ita ma Nusaiba hakan take ashe, tayi kewar masoyiyar nata. Nan da nan Maryam ta bude bargon, Nusaiba ta ganta a zindir, wato ita kadai take jira. Ta hango nonuwan Maryam a kumbure sunyi dai-dai akan kirjinta. Shine ta cire kaya da gudu ta fada kan gadon suka shiga duniyar kwakule-kwakule da tsotse-tsotse.

*****

Nusaiba da Farida suka yi shiru, suna sauraren Maryam, yayin da take basu labarin yanda suka yi da DJ. Ya nuna cewa bazai iya yi masu kida a kyauta ba, kuma ita bata so taga bacin ransu shiyasa ta nace masa da magiya. Har ya nuna bukatar sa ta cewa yana so ya cita, idan har ta bashi durin ta, to shi kuma zai masu DJ kyauta a party dinsu.

Bayan ta gama bayanin ta, sai Farida tace, "haba ke kuwa Nusaiba, menene abun fushi anan har kike kuka. Abunda tayi fa saboda mu ne, shi yasa ta bashi kanta. Ai dama mazan saida haka, ko ni yau saura kadan ma a cini wajen neman club dinnan. Kuma koda bai cini din ba nayi masa alkawarin gobe wajen party sai yaci wata, a haka ya amince ya bamu club".

Maryam tace, "Matar kiyi hakuri kinji, ki yafe min bazan kara ba. Da na san zaki yi fushi, da ban bashi gindina yaci ba".

Nusaiba ta share hawayen ta tace, "babu komai mijin, nice zan bada hakuri ma ai. Domin nice ban fahimta ba, ban tsaya jin bayani ba kawai na kama fushi".

Nan suka daidaita aka shirya, aka koma kamar da. Suka tsunduma duniyar hira da soyayya. Kuma anan kowace ta daga waya ta dinga kiran kawayen ta yan madigo tana masu sanarwar cewa gobe a hadu a gidan Emma, akwai chasun bikin zagayowar shekarar su Maryam da Nusaiba a tare, sannan kuma zasu kara aure. Ma'ana zasu auri Farida.

Bayan sun gama komai da yan hirarrakin su, Maryam da Nusaiba suka kudundune waje daya, suka fara sumbatar juna tare da shafa juna. Farida tace, "ni kuma fa kun ware ni a gefe".

Maryam tace, "ai ke sai gobe, naki na daban ne. Gobe zamu maki cin gabatarwa. Yanzu dai ki barmu mu more, ke sai an daura aure". Nan fa Farida ta nuna tayi fushi cikin sigar wasa, suka taso su biyun, suka zagayeta, tana zaune tsakiyarsu. Kowacce ta fara shafata suna sumbatar ta. Sai da suka jika ta jagab, durin ta ya dinga yoyo, amma kowaccen su taki taba gindin Farida. Illa dai nononta da kwankwason ta, da sauran bangarorin jikin ta masu tada sha'awa kamar su cinya. Sai da suka rikita ta sosai, sannan suka ce mata ta tafi gida sai gobe za a karasa. Ba'a daura aure ba tukun. Farida taji kamar zata yi kuka, tana matukar sha'awa a lokacin, amma ya zata yi tunda haka suka ce. Sai ta hakura ta tafi, a zuciyarta kuwa ta kosa taga gobe tayi domin tasha ci wajen masoyanta guda biyu, Maryam da Nusaiba.


To masu karatu, zaku iya samun complete littafin nan a AREWABOOKS.


Zan iya maku bayanin yanda zaku samu ta whatsapp @ 08169067723 

Amma bana tura labari a whatsapp. 

Comments

Zafaffan Labarun Nectar Boy

YAR TALLA COMPLETE

KWARTAYEN ALHAJI

,CIN BABA NA

FADILA DA FATI

YAN MADIGO

GIDAN MALAM

CIN RAHILA

MAKARANTAR BODIN 1

MATAR ALHAJI DA YAR'SA

KWARTO