KWARTON KAUYE(MAI AFKA WA MATAN GIDA)




Zaune yake yana bazgar tushen rake, ga wayarsa ta android a hannu yana kallon wani sabon video da yan birni suka saki. Shi dai dama Bawa duk inda video din tambadewa yake to yana wajen. Cikin makon da ya gabata ne wata mawakiya wai Safa ta sake sabon waka wai kwalelen ka. 

Bawa ya zauna ya zuba wa luntsumemiyar yarinyar nan Safa idanu, yana kallo tana girgiza kwankwaso da duwawu yana lashe baki. Ga yarinyar ta iya rawa, ga murguda kugu kamar jigida. Tana jijjiga kayan marmari tana cewa kwalelen ka. 

Yana kallon video burarsa tana digar ruwa, kafin ya ankare, wandonsa ya jike, bura ta mike sama tayi suntumtum kamar tushen raken dake hannun sa. Watakila ma kaurin kaciyar nan yafi tushen raken girma. Bawa ya gyara zama ya dan gyara wandon sa, ina ma ace ya samu yarinyar nan Safa a kan gadon sa, ai da sai yayi mata cin da zata manta wandonta a dakin sa. Sai ta koma gida a guje zata cire wando sai taga ashe wandon na dakin Bawa.

Bawa na zaune yana tunanin ina zai samu durin ci, bura taqi kwanciya, tunanin inda zai afka kwartanci yake kawai sai ga wata luntsumemiyar mata da goyo ta wuce ta gaban sa. Gaba daya hankalin Bawa yayi kanta, ga matar madaidaiciya wajen tsayi, tana da goyo a bayanta, amma hakan bai hana ganin murgujejen duwaiwanta ba. Tunjimeme a bakwale. Tana tafiya yana tsalle sukur sukur.  

Hakurin sa ya qare, kawai ya tashi a guje ya bi bayan matar nan. Yana qarasawa yace, "salamun alaikum wannan zabgegiyar hallita".
Matar nan ta waigo ta kalle sa tare da buga masa harara, sannan tace, "Kai malam baka ga goyo na bane, ni matar aure ce kayi hakuri". 
Suna hada ido da matar nan sai Bawa ya firgita, duk inda ake mummunar mace, to matar nan ta kai. Wani irin zunbudeden baki ne da ita kamar bututu. Ga wasu hakora a hargitse tamkar an jera farantin abinci a gidan biki. 
Munin matar nan ba karamin firgita bawa yayi ba, amma da ya dora idon sa kan nonuwanta, ya gansu luntsuma luntsuma, gasu nan tafka tafka. Haba sai ya mance munin ta. Ai dai ci zai yi ba aure ba, sai zalallaba a haka. 
Bawa yace, "Haba ke kuwa gwaggo, daga sallama sai ki fara zancen kina da aure, ai nasan kina da auren nazo ko. Ki bada hadin kai kici arziki har ki koshi, sirri ne tsakanin mu".
Matar nan tace, "Idan ka kara min magana zan tara maka jama'a anan kaji na rantse, mara mutunci kawai".

Tana rufe baki sai taja tsaki tayi gaba. To Bawa fa duk abunda zai jawo taron jama'a kan sa baya so, domin ya fara yin qaurin suna a garin nan nasu. An fara sa masa ido, ya kai shekara arba'in amma babu aure, kullum sai dai ya dinga bin zawarawa a cikin gari, da tambadaddun yanmata yana taushewa. Har an fara tseguminsa a garin ..... 

Littafin yana nan tafe akan AREWABOOKS 

Comments

Zafaffan Labarun Nectar Boy

YAR TALLA COMPLETE

YAN MADIGO

KWARTAYEN ALHAJI

,CIN BABA NA

FADILA DA FATI

YAR TALLA COMPLETE 1-7

ANTY MAI RUWA

GIDAN MALAM

MATAR ALHAJI DA YAR'SA

MAKARANTAR BODIN 1